
Jakadan na Najeriya a kasar Jordan da Iraqi Mallam Haruna Ungoggo ya rasu ya nada shekaru 75.
Jakadan ya rasu ne a asibitin Garki dake Abuja bayan ya shafe kwanaki biyar yana jiya.
Wasu majiyoyi dake da kusanci da iyalan marigayin sun bayyana cewa za a yi jana’izarsa ranar Litinin a Kano.
A ranar 14 ga watan Oktoban shekarar 2016 ne shugaban kasa Muhammad Buhari ya zabe shi domin ya zama jakada.
Comments 53